![]() |
|
2019-10-08 14:13:28 cri |
Wata sanarwa da Cibiyar bincike ta Atlantis, wadda kuma ke shiryar taron ta fitar, ta ce taron zai mayar da hankali kan batutuwa 3 da suka hada da wadatar abinci da samar da ruwa, da karuwar jama'a da raya aikin gona da kuma hasashen makomar nahiyar.
Sanarwar ta ce Sama da manyan jami'ai 400 daga kasashen 66 za su halarci taron, ciki har da Ministoci da jami'an gwamnati da masu ruwa da tsaki kan tasirin sauyin yanayi a kan tsaro a Afrika. (Fa'iza Mustapha)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China