![]() |
|
2019-09-03 19:31:32 cri |
Yang Guang, ya yi wannan tsokaci ne a Talatar nan, yayin wani taron manema labarai da ya gudana, inda ya ce tarzomar dake wakana a yankin na da nasaba da wasu matsaloli dake da dogon tarihi, wadanda kuma ke bukatar sahihan hanyoyin warware su.
Jami'in ya kara da cewa, gwamnatin babban yankin Sin, na goyon bayan yunkurin Lam, da gwamnatinta, a fannin ci gaba da tattauna matakan shawo kan matsalolin yankin tare da al'ummarsa na sassan rayuwa daban daban, ciki hadda matasa. (Saminu Hassan)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China