Ranar 15 ga watan Yuni, shugaba Mohamed Morsy na kasar Masa ya sanar a birnin Alkahira, hedkwar kasar cewa, gwamnatin Masar ta tsai da kudurin dakatar da huldar diplomasiyya da gwamnatin Bashar al-Assad na kasar Sham, ta kuma kirawo jakadanta da ke Sham, tare da rufe ofishin jakadancinta dake kasar.