Kurdawan Iraki sun fara kada kuri'ar jin ra'ayin jama'a game da 'yancin yankinsu
A yau ne Kurdawan Iraki suka fara kada kuri'ansu a zaben kuri'ar jin ra'ayin jama'a da zai kai ga baiwa yankin na Kurdawa 'yanci da ma yankunan da a halin yanzu ake takaddama a kansu karkashin yankin dake kokarin ballewa. (Ibrahim)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku