in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Babban jami'in kasar Sin ya gana da ministan harkokin wajen Eritrea
2017-04-20 20:09:53 cri

Yau Alhamis mamban majalisar gudanarwar kasar Sin Yang Jiechi, ya gana da ministan harkokin wajen Eritrea Osman Saleh a nan Beijing.

A yayin ganawar tasu, mista Yang ya yi fatan kasashen 2 za su aiwatar da sakamakon da aka samu, a yayin taron koli na Johannesburg, na dandalin tattaunawar hadin gwiwa a tsakanin kasashen Sin da Afirka, za su kuma kara habaka hadin gwiwar moriyar juna, da sada zumunta a sassa daban daban, a kokarin raya huldar da ke tsakaninsu zuwa sabon mataki.

A nasa bangare, Osman Saleh ya yi fatan kara yin hadin kai da kasar Sin, domin samun moriyar juna, tare da sa ran ganin kasar Sin ta kara taka rawa a al'amuran kasa da kasa da na Afirka. (Tasallah Yuan)

Labarai masu Nasaba
Ga Wasu
v Ministan wajen Eritrea zai ziyarci Sin 2017-04-16 17:19:48
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China