A nasa bangaren kuma, Mista Kalaba cewa ya yi, kasarsa na fatan karfafa hadin-gwiwa tare da kasar Sin a fannin yin kwaskwarima, da farfado da layin dogon da aka gina tsakanin Tanzaniya da Zambiyar, matakin da zai kara taka muhimmiyar rawa wajen raya masana'antun kasar Zambiya, gami da dinkewar tattalin arzikinsu bai daya.(Murtala Zhang)