Gwamnatin Zambiya tana rubuta wata dokar dake shafar rage ficewar kudaden shigar kasar, da kuma karfafa matakan yanke hukunci ga duk wadanda suka saci kudin kasa, in ji kafofin yada labarun wannan kasa a ranar Laraba. (Maman Ada)
|
||||||||
|
|
2016-12-01 10:57:33 | cri |
Gwamnatin Zambiya tana rubuta wata dokar dake shafar rage ficewar kudaden shigar kasar, da kuma karfafa matakan yanke hukunci ga duk wadanda suka saci kudin kasa, in ji kafofin yada labarun wannan kasa a ranar Laraba. (Maman Ada)
| ||||
Webradio | ||||
|
||||
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm) |