in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
MONUSCO ta shaida kasancewar 'yan gudun hijirar Sudan ta Kudu dubu 20 a DRC
2016-09-09 12:23:40 cri

Tawagar tabbatar da zaman lafiya ta MDD dake kasar Congo (MONUSCO) ta shaida a ranar Labara a birnin Kinshasa, kasancewar 'yan gudun hijirar Sudan ta Kudu kimanin dubu 20 a gabashin jamhuriyar demokuradiyyar Congo DRC, musammun ma a tsofuwar gundumar Orientale, inda wasu daga cikinsu dakaru ne masu dauke da makamai na reshen kungiyar tsohon mataimakin shugaban kasar Sudan ta Kudu Riek Machar, in ji Felix Prosper, kakakin tawagar MONUSCO, a yayin wani taron manema labarai. (Maman Ada)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China