150501murtala.m4a
|
A jiya Alhamis ne, aka yi wani kasaitaccen bikin nuna al'adun kasashen Sin da Najeriya a cibiyar al'adun kasar Sin dake Abuja, babban birnin tarayyar Najeriya. Wakilinmu Murtala ya halarci wannan biki, har ya rera wata wakar Hausa mai suna Zakka a gaban masu kallo. Ga rahoton da ya aiko mana.