in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Ziyara a sasanin sojojin kasar Sin masu kiyaye zaman lafiya a Sudan ta Kudu
2015-03-03 17:36:42 cri


Kwanakin baya, an girke rukunin farko na sojojin kasar Sin da ke kunshe da sojoji 180 a kasar Sudan ta Kudu, kuma suke a karkashin laimar tawagar MDD masu kiyaye zaman lafiya. Wakilimu Bello Wang na dauke da karin bayani.

Tun bayan da ta samu 'yancin kai a watan Yulin shekarar 2011, kasar Sudan ta Kudu ta dade tana fama da tashin hankali, lamarin da ya haddasa rasa rayuka da dama, da tilasta jama'a fiye da miliyan 1 yin gudun hijira. Ganin yanayin da kasar take ciki ya sa kwamitin sulhu na MDD ya yanke shawarar tura karin sojojin kiyaye zaman lafiya zuwa kasar a watan Mayu na shekarar bara wanda a ciki aka gayyaci kasar Sin don ta tura bataliya guda zuwa Sudan ta Kudu.

1 2 3 4
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China