Najeriya ta aike da ma'aikatan lafiya 250 zuwa kasashen yammacin Afirka uku
2014-12-04 14:45:37
cri
141204Ebola-Murtala.m4a
A Najeriya an gudanar da wani gagarumin biki na tura wasu ma'aikatan kiwon lafiya 250, zuwa kasashen yammacin Afirka uku, domin taimaka musu wajen yaki da cutar Ebola, cutar da har yanzu ke ci gaba da yaduwa a wadannan kasashe.