in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kasar Algeria ta yi allah wadai da harin da aka kai a kasar Kenya
2014-11-23 17:09:52 cri
A jiya ne kasar Algeria ta yi allahwadai da mummunan harin da wasu mahara suka kai kan wata mota a arewa maso gabashin kasar Kenya, lamarin da ya yi sanadiyar mutuwar mutane 23.

Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Algeria Abdelaziz Benali Cherif ne ya bayyana hakan cikin wata sanarwa, inda ya bukaci al'ummomin kasashen duniya da su kara kokarin da suke na yaki da ayyukan ta'addanci, musamman ta hanyar karfafa hadin gwiwar shiyya-shiyya da kasa da kasa.(Ibrahim)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China