A wajen bikin, wakilinmu Murtala ya zanta da malam Ladan Salihu, shugaban gidan rediyon tarayyar Najeriya wanda aka fi sani da suna FRCN a turance, inda ya bayyana ra'ayinsa game da bunkasar da Najeriya ta samu a fannin watsa shirye-shirye ta kafofin talabijin da rediyo, gami da gudummawar da kafofin watsa labaran kasar Sin ke bayar wa a wannan fanni.