
|
140701murtala
|
A ranar Litinin 30 ga wata da yamma, a cibiyar al'adun kasar Sin dake Abuja, babban birnin tarayyar Najeriya, aka yi wani biki na nuna fasahohin zane-zanen gargajiya da samar da shayi na kasar Sin, bikin da ya samu halartar masu sha'awar al'adun Sin daga bangarori daban-daban na Najeriya. Wakilinmu Murtala na dauke da karin bayani.




