Ziyararmu a wadannan muhimman wurare ta bani damar fahimtar abubuwa da dama dake alamanta birnin Handan da kuma damar cudanya da al'ummomim dake zaune a wannan yankin da ya shahara wajen kera tangaram ko fadi ka mutu wanda tasirinsu da karbuwarsu suka wuce iyakokin kasar Sin.