2019-06-20 09:53:45 cri |
Babban sakataren kwamitin tsakiyar jam'iyyar kwaminis ta Sin kuma shugaban kasar Sin Xi Jinping, bisa gayyatar da takwaransa Kim Jong-un ya yi masa, ya tashi daga birnin Beijing a yau Alhamis da safe zuwa Koriya ta arewa don ziyarar aiki. (Amina Xu)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China