Wakilin Sin ya yi kira ga al’ummar kasa da kasa su goyi bayan kasashen Larabawa wajen karfafa hadin kai da aiki tare
Trump: In aka gaza cimma yarjejeniya Amurka za ta kai munanan hare-hare kan dukkan tashoshin wutar lantarki na Iran
Bangaren Sin ya yi kira da a dauki matakin gaggawa don farfado da zaman lafiya da kwanciyar hankali a Lebanon da yankin Gabas ta Tsakiya
Trump ya ce ya yanke shawarar kawo karshen yaki da Iran ko da mashigar Hormuz ta ci gaba da kasancewa a rufe
Trump: Akwai yuwuwar Amurka ta kwace iko da tsibirin Kharg na Iran