Ministan harkokin wajen Ghana ya yi gargadin karuwar hare-haren ta'addanci a yammacin Afirka da yankin Sahel
Mataimakin shugaban tarayyar Najeriya ya bukaci al’umma da su rungumi tsarin zaman lafiya da hadin kan juna
Rahotanni na cewa an ji karar wasu abubuwan fashewa a kusa da filin jirgin saman birnin Yamai
An kaddamar da harin jirage marasa matuki kan wani birnin dake kudancin Sudan
Shugaban kasar Ghana ya yi kira da a karfafa dangantakar dake akwai tsakanin kasarsa da Sin