Kuri’ar jin ra’ayoyi ta nuna yanzu duniya ta fi mutunta Sin fiye da Amurka
Najeriya da kasar Turkiyya sun yi hasashen samun karin dala buliyan 5 daga cinikayyar dake tsakanin su
AU ta yi maraba da shawarar Sin da Pakistan kan dawo da zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya
Wakilin Sin ya yi kira ga al’ummar kasa da kasa su goyi bayan kasashen Larabawa wajen karfafa hadin kai da aiki tare
Mutane 8 sun mutu wasu 95 sun jikkata sanadiyyar hare-haren Isra’ila kan wata gada a arewacin Iran