Hukumar kula da `yan gudun hijira ta Najeriya ta bayar da tallafin kayan sana’a ga wasu ’yan gudun hijira 150 a Kano
Shugaban Afirka ta kudu: Taron G20 zai himmatu wajen ciyar da ajandar ci gaban kasashe masu tasowa a duniya
Habasha ta kaddamar da katafariyar madatasar ruwa mafi girma a Afrika, mai samar da lantarki
Hukumar kwastam ta Najeriya ta soke karbar haraji kan kayan da ake shigowa da su da ba su kai dala 300 ba
Sojoji sun hallaka wasu da ake zargin ’yan ta’adda ne a jihar Katsina ta arewacin Najeriya