‘Yan bindiga sun hallaka masallata 13 a wani kauyen jihar Katsina ta arewacin Najeriya
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da rabon tallafi ga masu karamin karfi a ranar jin kai ta duniya
Magidanta 2,634 ne ambaliyar ruwa ya yi sanadin kauracewa muhallansu a garin Potiskum dake jihar Yobe
Faduwar wata motar bas a cikin kogi ta yi sanadin mutuwar mutum 1 da batar wasu 44 a jamhuriyar Benin
Gwamnatin jihar Katsina ta ce a shirye take ta hada kai da NNDC a aikin dora jihar kan turbar ci gaba