An mayar da kayan tarihi na “Djidji Ayokwe” wanda Faransa ta kwace zuwa gida Kwadebuwa
Gwamnatin jihar Kano ta fara daukar matakan hana afkuwar ambaliyar ruwa karkashin shirin ta na sabunta birane
Gwamnan jihar Kano ya bukaci shugabannin ma’aikatu da hukumomin gwamnatin jihar da su kara zage damste tare da mayar da hankali kan aikinsu
Taron masu ruwa da tsaki a fannin cinikayya a Afirka ya bukaci dinke sassan nahiyar domin bunkasa cinikayya tsakanin sassan nahiyar
Kawar da dukkanin haraji kan hajojin da ake shigarwa kasar Sin daga Afirka zai bunkasa cinikayyar albarkatun gona na Afirka ta kudu