Ya zuwa Satumban bana adadin lantarki da Sin ta samar ya karu da kaso 17.5%
Gwamnan Kano ya umarci sarakunan jihar da su rinka shirya bikin Durba na hawan dawaki a duk shekara a masarautun su
Gwamnan jihar Borno ya yi zargin cewa ‘yan kungiyar Boko Haram suna amfani da jirgi maras matuki wajen kai hare-hare
Taron majalissar tattalin arziki na kasa ya amince da shirin shugaba Tinubu na gyara daukacin cibiyoyin horas da jami’an tsaro
An kaddamar da nuna muhimman shirye-shiryen CMG a membobin APEC