Shugaban Afrika ta kudu ya yi kira da a tabbatar da wadatar makamashi a Afika yayin da ake fuskantar rashin tabbas a duniya
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da sabbin motocin bus na lafiya masu ba da kulawar gaggawa guda 25
Xi Jinping da sauran shugabannin kasar Sin sun halarci taron kaddamar da zaman NPC
Sabon sufeto-janaral na ’yan sandan Najeriya ya kaddamar da kwamitin sanya ido kan shirin aiwatar da dokar samar da ’yan sandan jihohi
Sama da mutane 200 sun mutu sakamakon ruftawar wurin hakar ma’adinai a DRC