Gwamnan jihar Kano ya bukaci shugabannin ma’aikatu da hukumomin gwamnatin jihar da su kara zage damste tare da mayar da hankali kan aikinsu
Taron masu ruwa da tsaki a fannin cinikayya a Afirka ya bukaci dinke sassan nahiyar domin bunkasa cinikayya tsakanin sassan nahiyar
Kudaden shiga na masana'antun kimiya da fasaha na kasar Sin ya karu da 16.1% a watannin Janairu da Fabrairun wannan shekara
Kawar da dukkanin haraji kan hajojin da ake shigarwa kasar Sin daga Afirka zai bunkasa cinikayyar albarkatun gona na Afirka ta kudu
Sin ta soki rashin amincewa da daftarin kudurin da Rasha ta gabatar kan halin da ake ciki a Gabas ta Tsakiya