An kaddamar da cibiyar lura da harkokin ‘yan kasa mazauna ketare a Somaliya bisa tallafin kasar Sin
Adadin wadanda suka kamu da cutar Ebola ya karu zuwa 1,406 ciki har da 438 da cutar ta hallaka a jamhuriyar dimokaradiyyar Congo
'Yan Najeriya 269 sun koma gida gabanin cikar wa’adin masu zanga-zangar kyamar baki a Afirka ta Kudu
A kalla mutane biyar sun rasu sakamakon ambaliya ruwa a birnin Accra na kasar Ghana
Uganda za ta kwaso 'yan kasarta 746 daga Afirka ta Kudu bisa rikicin nuna kyamar baki