A kalla mutane 318 sun rasu sakamakon harin da wasu dakaru suka kaddamar a gabashin Jamhuriyar Dimokuradiyyar Congo
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta baiwa jihar Gombe tallafin naira biliyan 60 domin ta gina kasuwar dabbobi da kayan amfani gona ta zamani
Rundunar ’yan sanda a jihar Kano ta kara bullo da matakai da za su kawo karshen fadan Daba
An kashe mutane fiye da 70 a hare-haren da ake zargin makiyaya da kaiwa a tsakiyar Nijeriya
Wasu `yan kasuwar kasar Sin sun nuna sha`awar kafa kamfanin harhada Babura masu kafa uku a jihar Kano