Shugaba Trump ya ce dole ne a yi duk mai yiwuwa domin mallakar tsibirin Greenland
Ministan wajen Afirka ta kudu ya bayyana matakin soja da Amurka ta dauka kan Venezuela a matsayin barazana ga kundin tsarin MDD
Wang Yi ya yi tsokaci dangane da dalilan dadaddiyar al’adar ziyarar da ministocin harkokin wajen Sin ke fara yi a Afirka a duk shekara
Sin ta bayyana taron shawarwarinta da AU a matsayin muhimmin mataki na cudanya bayan kama aikin kwamitin AU
Jagoran addini na kasar Iran Khamenei ya yi kiran hadin kai tare da caccakar Amurka a jawabinsa ga kasar