Gwamnatin jihar Gombe ta sanya dokar hana sana’ar tsoffin karafa a jihar tare fara tantance bayanan baki dake zuwa domin zama a jihar
Delcy Rodriguez ta sha rantsuwar kama aiki a matsayin shugabar wucin gadi ta Venezuela
Firaministar Denmark ta ce Amurka ba ta da ikon kwace Greenland inda ta nemi a kawo karshen barazana
Sin ta goyi bayan taron gaggawa na kwamitin sulhun MDD kan harin Amurka a Venezuela
WHO: Kin daukar matakin daidaita sauyin yanayi na haifar da asarar rayukan miliyoyin mutane a kowace shekara