Binciken CGTN: Fiye da kashi 90% na masu bayyana ra’ayoyi a fadin duniya na ganin tsarin rigakafi da rage radadi da ba da agajin ibtila’i na Sin a matsayin abin koyi
Ma’aikatar harkokin wajen Sin: Zangnan yanki ne na kasar Sin
Shugabannin kasashe da na jam’iyyun siyasa na duniya sun taya JKS murnar cika shekaru 105 da kafuwa
Nazarin CGTN: Masu bayar da amsa daga kasashen duniya sun alakanta nasarorin ci gaban kasar Sin da salon shugabancin JKS
Xi Jinping zai bayar da lambar yabo ta ranar 1 ga watan Yuli tare da gabatar da jawabi albarkacin cikar JKS shekaru 105 da kafuwa