in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Hira da Farfesa Salisu Ahmed Yakasai daga Najeriya
2019-03-25 19:15:35 cri

A wannan mako, za ku ji wata hira da muka yi da Farfesa Salisu Ahmed Yakasai, wato malami a jami'ar Usman dan Fodio dake Sokoto a tarayyar Najeriya, wanda a halin yanzu yake gudanar da aikin koyarwa a jami'ar koyon harsunan kasashen waje ta Beijing dake nan kasar Sin, ya yi tsokaci game da yadda harshen Hausa ke samun bunkasuwa a fadin duniya, da kuma yadda harshen Hausa yake kara kyautata dangantaka tsakanin kasar Sin da tarayyar Najeriya ta fannoni da dama. Ga cikakkiyar hirar.
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China