Firaministan kasar Sin ya gana da shugabar gwamnatin kasar Jamus
Yau Jumma'a da safe, agogon wurin, yayin da yake halartar taron shugabannin kasashen Asiya da Turai a birnin Brussels na kasar Belgium, firaministan kasar Sin Li Keqiang, ya gana da shugabar gwamnatin kasar Jamus Angela Merkel.(Murtala Zhang)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku