in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Ana sa ran hadin gwiwar Sin da Nijeriya a fannin hakar ma'adinai, in ji ministan harkokin ma'adinai na Nijeriya
2016-10-08 07:28:15 cri

Kwanan baya, ministan harkokin ma'adinai na kasar Nijeriya Abubakar Bawa Bwari ya kai ziyarar aiki a babban birnin kasar Sin, Beijing, domin halarci taron karawa juna sani wajen habaka harkokin da suka shafi ma'adinai, wakilinmu na sashen Hausa Saminu Alhassan ya zanta da malam Abubakar a yayin da yake ziyarar aiki a nan birnin Beijing, inda suka tattauna kan yadda za a habaka hadin gwiwar dake tsakanin kasar Sin da kasar Nijeriya a wannan fanni, da kuma ta yadda za a iya ba da tallafi ga al'ummomin kasar Nijeriya da dai sauran harkokin da abin ya shafa, ga kuma yadda tattaunawarsu ta kasance:

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China