in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Sin da Afirka, mu rike hannun juna
2015-12-06 14:47:08 cri
A yau Jumma'a hudu ga wata ne aka bude taron kolin dandalin tattaunawar hadin gwiwa tsakanin Sin da Afirka a birnin Johannesburg na Afirka ta Kudu, inda shugabanni da kusoshin kasashen Sin da Afirka suka zauna tare domin tattauna harkokin hadin gwiwa a tsakaninsu ta fannoni daban daban. Shekarar bana ita ce ta cika shekaru 15 da aka kaddamar da dandalin tattaunawar hadin gwiwa a tsakanin Sin da Afirka, kuma taron kolin da aka gudanar a wannan karo ya kasance na farko da aka gudanar a nahiyar Afirka, don haka, taron na da muhimmanci sosai, da kuma ma'ana ga ci gaban huldar da ke tsakanin Sin da kasashen Afirka.

A biyo mu cikin shirin, domin samun karin haske a kan taron.(Lubabatu)


Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China