in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Mun gamsu da hadin gwiwa da lardin Jiangxi ta kasar Sin, in ji gwamnan yankin arewa na Ghana
2015-11-17 15:35:46 cri


Kwanan baya, yayin da aka yi taron hadin gwiwa tsakanin gwamnatocin yankunan daban daban na kasar Sin da kasashen Afrika karo na 2 a nan birnin Beijing, wakilinmu Bako ya samu damar a yi hira da gwamnan yankin arewa na kasar Ghana, Al. Mohammed-Muniru Limuna ya ce, kasar Ghana ta ci gajiya sosai daga cikin hadin gwiwa da take da shi da lardin Jiangxi ta kasar Sin, yana fatan ci gaba da karfafa hadin gwiwa da kasar Sin.(Bako)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China