in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Xi Jinping ya tashi daga Beijing don halartar taron koli na G20 da na APEC
2015-11-14 10:52:54 cri

Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya tashi daga birnin Beijing a yau Asabar 14 ga wata, zuwa birnin Antalya na kasar Turkiya domin halartar taron koli karo na 10 na kungiyar G20 bisa gayyatar da shugaban Turkiya Recep Tayyip Erdogan ya yi masa. Daga bisani kuma zai je Manila, babban birnin kasar Philippines, don halartar taron koli na karo na 23 na kungiyar APEC bisa gayyatar da shugaban kasar Philippines Benigno Simeon Cojuangco Aquino III ya yi masa. (Kande Gao)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China