in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Hajiya Rahama Abdulmajid(A)
2015-07-28 13:16:51 cri

A kwanan baya ne wakilinmu dake birnin Abuja a tarayyar Najeriya Murtala, ya yi hira da Hajiya Rahama Abdulmajid, marubuciyar littattafan Hausa a Najeriya, Shin wace ce wannan baiwar Allah? Sai ku kara sautin rediyonku don jin amsar wannan tambaya da ma wasu karin bayanai a zantawar da wakilin namu ya yi da hajiya Rahama
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China