in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Hajiya Zahra'u Muhammed Umar
2015-08-18 17:15:17 cri


A kwanan baya ne wakilinmu dake birnin Abuja a tarayyar Najeriya Murtala, ya yi hira da Hajiya Zahra'u Muhammed Umar, mataimakiyar babban kwamanda mai kula da bangaren mata a hukumar Hisbah ta jihar Kano. Shin wace ce wannan baiwar Allah? Sai ku biyo mu cikin zantawar da wakilin mu Murtala ya yi da wannan jami'a don jin irin rawa da kuma nasarorin da ta cimma.
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China