in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Firministan kasar Sin ya yi kira da a bunkasa yankunan tsakiya da yammacin kasar
2015-02-17 10:33:26 cri

Firaministan kasar ta Sin ya gudanar da ziyarar tasa ne gabanin shiga sabuwar shekarar gargajiyar Sinawa, inda ya yi amfani da wannan dama, wajen gabatar da sakon fatan alheri na sabuwar shekarar ga daukacin al'ummar kasar.

Kaza lika Mr. Li ya bukaci mahukunta da su kara kwazo, wajen bunkasa harkokin kula da lafiyar al'umma, da na kare muhallin halittu, da harkar samar da ababen more rayuwa, duba da muhimmancin da hakan ke da shi ga rayuwar mazauna karkara.

1 2 3
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China