A gabannin babban taron wakilan jam'iyyar kwaminis ta kasar Sin karo na 18 da aka bude a ranar 8 ga wata, wakilinmu a Abuja tarayyar Nijeriya Dan Ladi ya tattauna da Sa'idu.Mohammed, daraktan hukumar binciken harkokin sararin samaniya ta kasar Nijeriya, dangane da hadin gwiwar dake tsakanin kasashen Nijeriya da Sin ta fuskar fasahohi na zamani. Ga yadda hirar tasu ta kasance.