![]() |
|
2020-05-23 15:33:19 cri |
Ministan lafiya na kasar Zimbabwe, Obadiah Moyo, ya karanta wasikar da shugaba Mnangagwa ya rubuta a wajen wani taron manema labaru, inda a cikin wasikar, shugaban ya ce likitocin kasar Sin sun gabatar da fasahohin da kasar Sin ta samu a kokarinta na shawo kan cutar COVID-19 ga takwarorinsu na kasar Zimbabwe, lamarin da ya sa jami'an lafiya da likitoci na kasar samun bayanai masu daraja matuka. (Bello Wang)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China