2020-03-25 09:17:55 cri |
Shugaban kasar Idriss Deby Itno, shi ne ya sanar da haka a ranar Talatar da ta gabata, ya ce lamarin ya faru ne lokacin da sojojin ke kan hanyarsu ta zuwa N'Djamena don ba da kulawar gaggawa a garin na Boma.
Shugaban ya yi alkawarin cewa, sojoji za su sake bitar duk kan shirye-shiryen da suka tsara don kaucewa abin da ya faru a garin na Boma.(Ibrahim)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China