2019-11-20 15:47:55 cri |
An yi kiyasin cewa, mutane da yawansu ya kai 908,000, ciki har da wadanda suka bar matsugunansu, da 'yan gudun hijira da al'ummomin da suka ba su wurin zama, ko dai sun rasa wuraren zamansu ko kuma ambaliyar ruwar ta shafe su, sakamakon ruwan saman da aka shatata a sassan arewacin kasar.(Ibrahim)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China