Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Gwamnatin Malawi tana shirin kaddamar da shirin yaki da Ebola
2019-11-07 15:19:28        cri

Sakatare a ma'aikatar lafiya da kidayar jama'a ta kasar Malawi Bestone Chisamile, ya bayyana cewa, gwamnatin Malami za ta gudanar da wani karamin shirin yaki da kwayoyin cutar Ebola a gundumomin Karongo da Chitipa dake arewacin iyakar kasar.

Jami'in ya bayyana hakan ne cikin wata sanarwa da aka fitar jiya Laraba. Ya ce, yadda cutar da barke a Jamhuriyar demokiradiyar Congo, ta sanya kasashen dake makwabtaka da ita, da yankin kudancin Afirka shiga cikin hadari.(Ibrahim)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China