2019-10-31 10:26:05 cri |
Wu Haitao, ya ce yayin da kasar ke fuskantar babban zaben ta na shekarar
2020 mai zuwa, an samu ci gaba sosai a fannin komawar 'yan gudun hijira zuwa gida. Kaza lika yanayin tsaron kasar na kara inganta. Baya ga ci gaba da kasar ke samu a dukkanin fannoni.
Daga nan sai ya yi kira ga kasashen duniya da su martaba jagorancin kasar Burundi, da muradun al'ummar kasar game da zabukan dake tafe. (Saminu)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China