Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Xi ya sanya hannu kan dokar baiwa mutane 42 lambar yabo da karramawa ta kasa
2019-09-17 19:51:14        cri

Shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya sanya hannu kan dokar baiwa mutane 42, lambar yabo da karramawa ta kasa, a gabar da jamhuriyar kasar Sin ke cika shekaru 70 da kafuwa. (Saminu)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China