2019-08-07 10:51:50 cri |
An ba da labarin cewa, an kai hari birnin Alkahira ne da safiyar ranar 5 ga wata, lamarin da ya hallaka mutane 20 yayin da wasu 48 suka ji rauni.
Hua Chunying ta ce, Sin na adawa da ko wane irin ta'addanci, kuma tana nacewa ga goyon bayan kokarin da Masar take yi wajen tabbatar da zaman lafiya mai karko a kasar da dakile ta'addanci. (Amina Xu)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China