2019-07-05 19:00:45 cri |
Mohammed El Hacen Lebatt na kungiyar tarayyar Afrika ta AU, ya ce bayan kammala taro na kwanaki biyu, bangarorin biyu sun amince su kafa gwamnatin rikon kwarya da za su dinga karba karba wajen shugabancin ta tsakanin sojin da fararen hula.
Ya ce sassan biyu sun kuma amince da dage kafa majalissar dokokin kasar. (Saminu Hassan)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China