2019-05-14 09:49:42 cri |
Majalisar sojojin, ta kuma gargadi wasu kungiyoyi, da su guji toshe manyan titunan mota a birnin Khartoum, TMC ta ce, wannan mataki ba za'a lamince shi ba saboda zai iya haifar da tashin hankali wanda ke bukatar hukumomi su dauki matakan da suka dace don shawo kan matsalar yadda ya kamata.(Ahmad Fagam)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China