Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Shugaba Xi da Kim sun amince su hada hannu wajen samar da kyakkyawar makoma ga dangantakar kasashensu
2019-06-21 10:38:17        cri

Shugabannin kasashen Sin da Korea ta Arewa, sun amince a jiya Alhamis, su hada hannu wajen samar da makoma mai kyau ga dangatakar dake tsakanin jam'iyyu da kasashensu, a wani sabon mafari na tarihi.

An cimma daidaito ne yayin da ake tattaunawa tsakanin Xi Jinping, Sakatare Janar na kwamitin tsakiya na JKS, kuma shugaban kasar, da kuma Kim Jong Un, shugaban jam'iyyar 'yan kwadago WPK, kuma jagoran Jamhuriyar Demokuradiyyar Al'ummar Korea ta Arewa. (Fa'iza Mustapha)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China