Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Manzon musamman na shugaban kasar Sin zai halarci bikin rantsuwar Matamela Ramaphosa
2019-05-23 21:21:07        cri
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Lu Kang, ya sanar a yau Alhamis cewa, bisa gayyatar da shugaba Matamela Ramaphosa ya yi masa, manzon musamman na shugaban kasar Sin Xi Jinping, kana mataimakin shugaban majalisar wakilan jama'ar kasar Sin, mista Hao Mingjin, zai isa birnin Tsawane, wato Pretoria, domin halartar bikin rantsuwar shugaba Ramaphosa, wanda zai gudana a ranar Asabar mai zuwa. (Bello Wang)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China