13afirka
|
Ranar 17 ga watan Janairu kuma, rundunar sojan Aljeriya ta fara daukar matakin tsawon da ya shafe kwanaki 3, domin ceton wadanda aka yi garkuwa da su, inda aka harbe masu dauke da makamai 29, yayin da mutane 38 cikin wadanda aka yi garkuwa da su suka rasa rayukansu, ciki had da baki 37 da suka fito daga kasashe 8.