in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Najeriya na kokarin taimakawa abokanta na yammacin Afirka wajen yaki da cutar Ebola
2014-12-14 15:39:41 cri

A Najeriya an gudanar da wani gagarumin biki na tura wasu ma'aikatan kiwon lafiya 250, zuwa kasashen yammacin Afirka uku, domin taimaka musu wajen yaki da cutar Ebola, cutar da har yanzu ke ci gaba da yaduwa a wadannan kasashe. Wakilinmu Murtala da ke Najeriya ya tattara labaru a yayin bikin tare da zantawa da Prof. Abdusalam Nasidi, darektan cibiyar yaki da cututtuka masu yaduwa ta Najeriya. Ga hirarsu.
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China